Back

Hedikwatar Tsaro tana neman farfesa da mutane 7 ruwa a jallo bisa zargin kashe sojoji 17 a Delta

Mutane 8 da ake nema ruwa a jallo

Hedikwatar Tsaro (DHQ) a ranar Alhamis ta bayyana wasu mutane 8 da ake nema ruwa a jallo kan kashe sojoji 17 a yankin Okuama da ke jihar Delta.

Waɗanda ake zargin sun haɗa da Alevwru Daniel, Farfesa Ekpokpo Arthur, Andaowe Deniss Bakriri, Igboli Ebi, Akata Malawa David, Sinclear Oliki, Clements Okoli, Oghenerhukehve, Rueben Baru.

Cikakkun bayanai daga baya…

Wakilinmu
Wakilinmu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

× Yaya zan iya taimaka ma ku?